1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma na DW Hausa na 30.09.2016

SK2 / S02SSeptember 30, 2016

https://p.dw.com/p/2Qmu6

A cikin shirin zaku ji cewa babbar kotun Burkinsa Faso ta yi watsi da tuhumar da ake yi wa tsohon shugaban kasa Blaise Compaore na cin amanarsa kasa da tauyen kundin tsarin mulkin, saboda babu wani tanadi da tsarin shari'ar kasarsa ya yi dangane da wadannan laifuffuka.