Tun bayan da Amurka ta sanar da aniyar tura sojojinta da jiragen yaki zuwa Kamaru domin taimakawa a yaki da Boko Haram jama'a ke cigaba da bayyana ra'ayoyi mabanbanta kan wannan batu. A Nijar kuwa magabatan kasar ne suka mike tsaye wajen shawo kan matsalar farin dango da suka mamaye gonaki a yankin Damagaran. Akwai karin wasu rahotanni da shirye-shirye.