1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma na DW 28.09.2018

Salissou Boukari
September 28, 2018

Cibiyar rundinar tsaro ta G5 Sahel ta kaura daga birnin Sevare da ke tsakiyar kasar Mali zuwa Bamako babban birnin kasar bisa umarni babban Komandanta Janar Hanena Ould Sidi dan kasar Mauritaniya, kaman yadda wta majiya ta sanar a wannan Juma'a. 

https://p.dw.com/p/35gA6