1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma na 12:05:2018

May 12, 2018

A cikin shirin za a ji cewa, a kasar Iraki, a yayin da ake ci gaba da kidayan kuri'u a zaben majalisar dokoki da ya gudana a wannan Asabar, mutane akalla uku aka tabbatar da mutuwarsu a sanadiyar tashin wani bam a yankin Kirkuk, sannan Koriya ta Arewa ta tsayar da ranakun lalata makaman ta na nukiliya.

https://p.dw.com/p/2xbom