1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma na 09:12:2017

Ramatu Garba Baba
December 9, 2017

A cikin shirin za ji cewa kasashen Italiya da Libiya sun shirya kafa kwamiti kan magance matsalar gwanjon bayi da kuma na matasan kasashen Afrika da ke hakilon zuwa nahiyar Turai daga Libya don inganta rayuwarsu.

https://p.dw.com/p/2p5h9