1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 29-06-22

Abdourahamane Hassane
June 29, 2022

Kungiyar kare hakkin bil' Adama ta Amnesty International ta zargi hukumomin Iran da azabatar da mai fafutukar kare hakkin bil' Adaman nan Narges Mohammadi ta hanyar hana mata magunguna masu mahimmanci ga lafiyarta.

https://p.dw.com/p/4DRPd