1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 22.10.2018

October 22, 2018

Cikin shirin za a ji bayani kan sakamakon zaben kasar Kamaru. A Jamhuriyar Nijar kuwa, bangarorin kasar daban-daban ne ke tofa albarkacin bakinsu dangane da kara tabarbarewar al’amuran tsaro a yankin Tillabery.

https://p.dw.com/p/36ygf