1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma: 20.07.2019

Abdoulaye Mamane Amadou
July 20, 2019

A cikin shirin za ku ji cewa: Kungiyar Tarayyar Turai ta gargadi kasar Iran da ta saki tankar man kasar Birtaniya,kana kuma muna tafe da Ra'ayin Malamai da ya tattauna matsalolin tsaro da ke addabar yankin yammacin Afirka.

https://p.dw.com/p/3MQfF