1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 16.01.2020

Gazali Abdou Tasawa
January 16, 2020

A labaran duniya na cikin shirin za ku ji cewa a kasar Amirka an rantsar da alkalai bakwai wadanda aka zaba domin gudanar da shari'a kan batun neman tsige Shugaba Donald Trump daga kan mukaminsa.

https://p.dw.com/p/3WKNw