1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe:15.08.2019

Zulaiha Abubakar
August 15, 2019

Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta sanar da cewar kasar Burundi ta fara yi wa jami'an lafiya da ke aiki a iyakar kasar da Jamhuriyar Dimukuradiyyar Kwango rigakafin cutar Ebola, cikin shirin kare lafiyar jami'an daga barazanar kamuwa da zazzafan zazzabin Ebola mai saurin kisa.

https://p.dw.com/p/3Nvlc