1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

May 24, 2023

A ciki akwai kokari da hukumomin lafiya da wasu kungiyoyi suke yi a Nijar a bangaren fadakar da jama'a kan cutar yoyon fitsari. Kamfanonin jigilar Alhazai kuwa a Nijar din ba su ji dadin wajen ajiye maniyattan kasar ba a Saudiyya. A Najeriya an yi karin kudi ga maniyyata a bana saboda yakin kasar Sudan.

https://p.dw.com/p/4Rjij