1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

SK2 / S02SMarch 1, 2023

A cikin shirin za a ji cewa hukumar zaben Najeriya INEC ta bayyana Bola Ahmed Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar, a Nijar kungiyoyin fararen hula na mayar da martani kan kudurin shugaban kasar Faransa na sake tsarin huldar kasarsa da nahiyar Afirka.

https://p.dw.com/p/4O6CT