1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

February 28, 2023

A cikin shirin za a ji inda aka kwana game da tattarawa da kuma bayyana sakamakon zaben Najeriya wanda wakilan jam'iyyun adawa suka kira da a soke shi, a Nijar kwa kungiyar ICG ta sanar da cewa kungiyoyin ‘yan ta’adda sun kafa sabon sansani a wasu iyakokin kasar.

https://p.dw.com/p/4O3Jn