1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

February 10, 2023

A cikin shirin za a ji cewa, a Jamhuriyar Nijar gwamnati na kokawa kan yadda ake kara samun yawan adadin yara da ke bara a titunan manyan biranen kasar. Shi kuwa shugaban kasar Zambiya na ci gaba da shan suka kan yawan balaguron da yake yi zuwa kasashen ketare.

https://p.dw.com/p/4NJgz