1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe

May 11, 2022

A cikin shirin za a ji cewa Manoma mata a jihar Agadez na Jamhuriyar Nijar na kokawa kan tasirin sauyin yanayi a daidai lokacin da ake taron sauyin yanayi na COP15 a kasar Cote d'ivoire, taro da ke zama irinsa na biyu a nahiyar Afirka. A Najeriya kuwa kabilar Ibo ta yi barazanar kaucewa zaben shekarar badi.

https://p.dw.com/p/4B7GX