1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe.

Abdoulaye Mamane Amadou
May 9, 2021

A cikin shirin za a ji cewa manazarta harkokin siyasa na yaba tsarin mika jan ragamar mulkin kananan hukumomi ga talakawa, a yayin da a jihar Katsina ta Najeriya gwamnatin jihar ta sanar da cire wa ma'aikatan jihar wani kaso na albashinsu da zummar sake gina babbar kasuwar jihar da gobara ta lalata.

https://p.dw.com/p/3t9vO