1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe na:19.04.2018

Zulaiha Abubakar
April 19, 2018

A cikin shirin za ku ji cewar a karon farko,tun bayan shekaru 35 da rufesu, an sake bude gidajen Sinima a Saudiya, bayan wani kasaitaccen biki da aka gudanar, a yunkurin fatali da matsanancin ra,ayin Islama da kasar tai kaurin suna wajen bi.

https://p.dw.com/p/2wIl8