1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe: 30.06.2019

Abdoulaye Mamane Amadou
June 30, 2019

A cikin shirin za ku ji cewa suhgabannin kasashen manbobin kungiyar Ecowas ko Cedeao sun radawa kudaden bai daya kasashen ke son soma amfani da su suna, kana kuma a wannan rana ta Lahadi ce ake soma kada kuri'a a zaben kananan hukumomin da ake gudanarwa a kasar Togo, sai dai mata da maza matasa sune suka mamaye zaben.

https://p.dw.com/p/3LLkg