1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin safe 11.10.2018

Ramatu Garba Baba
October 11, 2018

A cikin shirin za a ji cewa, mahukuntan Amirka sun nemi Saudiyya ta bayar da bayani kan dan jaridan kasar da ya yi batan dabo daga ofishin jakadancinta da ke birnin Istanbul na kasar Turkiyya.

https://p.dw.com/p/36Kfs