1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Safe, 03.07.2017

July 3, 2017

Cikin shirin za a ji cewa hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci gwamnatin Najeriya da ta kyautata wa 'yan hijirar da ke a kasarta. Wannan kira ya dai dai da lokacin da 'yan zaman hijira daga ketare ke kokawa da halin da suke ciki a Najeriyar.

https://p.dw.com/p/2fnyO