1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

March 6, 2023

A cikin shirin za a ji cewa mahukunta Jamhuriyar Nijar, sun tabbatar da wani harin da ya jikkata jama'a da dama a jihar Tillabery. A Najeriya, dattawa kasar ne ke ci-gaba da sam-barka kan yadda kasar ke cikin zaman lafiya da kwanciyar hankali bayan bayyana sakamakon babban zaben Najeriyar na 2023.

https://p.dw.com/p/4OKKf