1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

February 15, 2023

A cikin shirin za a ji cewa kotun kolin Najeriya ta jaddada cewa a ci gaba da karbar tsaffin takardun kudi har izuwa ranar 22 ga wannan Fabarairu, a Nijar kotu ta ba da umurnin dakatar da aikin sabon kamfanin hakar Uranium na SOMIDA SA na hadin gwiwar kasar Kanada da gwamnatin kasar.

https://p.dw.com/p/4NWFv