1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana

Zainab Mohammed Abubakar
June 29, 2022

Bisa dukkan alamu rudani na neman barkewa a jam'iyyar APC mai mulki, inda dan takarar kujerar shugaban kasa da mataimakinsa suka batar da takardun kammala karatu da ke zama ka'idar takara cikin babban zaben da ke tafe a shekara mai zuwa.

https://p.dw.com/p/4DROW