A cikin shirin za a ji cewa an samu bullar yan kato da gora masu aikin sa kai a wasu yankunan jihar Tillaberi da ke yammacin Jamhuriyar Nijar mai fama da matsalolin 'yan ta'dda, a yayin da a Najeriya hukumar kula da da’ar ma’aikata ta kasar ta bayyana fara daukar matakai kan ‘yan Najeriyar da binciken Pandora papers ya bankado, dan gano yadda suka Malaki kudadde na haramun a kasashen waje.