A cikin shirin za a ji a jamhuriyar Nijar kungiyoyin dalibai da na malamai da masu fafutikar kare ilimi a kasar sun soma mayar da martani kan hukunci da kotu ta yanke kan daliban da aka samu da laifin yin satar amsa a jarabawar baccalaureat ta shiga jami’a ta shekarar bana a kasar.