1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana.

Binta Aliyu Zurmi
June 22, 2020

A cikin shirin za aji cewa sama mutane 5000 ke gudun hijira a kananan hukumomin Faskari da Dandume dake jihar Katsina wadanda hare-hare yan bindiga ya daidai ta. A yayin da damina ta fara kankama a sassa daban daban na Jamhuriyar Niger kungiyoyin manoma sun koka da matsalar rashin takin zamani a yankin Damagaram.

https://p.dw.com/p/3e9pj