1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin rana na DW na 25.08.2017

Salissou Boukari
August 25, 2017

A cikin shirin za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta a Tarayyar Najeriya na ci gaba da gudanar da aikin rajistan masu zabe a wani mataki na rubuta wadanda shekarunsu suka isa yin zabe da kuma wadanda aka samu kure kan katocin su kafin zabuka masu zuwa a kasar.

https://p.dw.com/p/2irAf