1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana: 30.05.2019

Abdoulaye Mamane Amadou
May 30, 2019

A cikin shirin shirin za ku ji Jamhuriyar Nijar mayakan Boko Haram sun yi garkuwa da mutane 11 a yankin Diffa, a yayin da a Najeriya kungiyoyin bayar da agaji masu zaman kansu suka kara azama don tallafa wa wadanda rikicin 'yan bindiga ya kora daga gidajensu a Jihar Katsina.

https://p.dw.com/p/3JW0a