1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
SiyasaAfirka

Shirin Rana 25.09.2023

September 25, 2023

A cikin shirin za a ji cewa a Jamhuriyar Nijar 'yan kasar na ci gaba da bayyana yadda sukaji da sanarwar Faransa ta janye jakada da kuma sojojinta bayan tsamin danganta tsakanin kasashen biyu, a Najeriya jami'an tsaro na kokarin gano wani kwamishina da aka sace cikin dare a jihar Benue da ke tsakiyar kasar.

https://p.dw.com/p/4WnI6