1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana: 24.08.2019

Zulaiha Abubakar LMJ
August 24, 2019

A cikin shirin za ku ji cewa wasu da ake zaton 'yan Boko Haram ne sun yi wa mutane 10 yankan rago a wani yanki na jihar Diffa da ke Jamhuryar Nijar, muna tafe da shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.

https://p.dw.com/p/3OR6x