1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana, 14.07.2017

July 14, 2017

A cikin shirin za a ji cewa gwamnatin Jamus, ta kai wa 'yan gudun hijira da ke yankin Diffa da rikicin Boko Haram ya dai-daita taimakon kudi Euro miliyan daya da dubu 700 ta hanyar kungiyar bada agajin gaggawa ta kasa da kasa CICR a ofishinta da ke a birnin Yamai.

https://p.dw.com/p/2gZj3