Cikin shirin za a ji karin bayani kan zabukan kasar Kamaru da aka gudanar ranar Lahadi cikin matakan tsaro. Akwai kuma taron shugabannin kasashen Afirka da ke wakana a kasar Habasha. Guguwa mai karfi hade da ruwan sama ta dakatar da al'amura a arewacin nahiyar Turai.