Cikin shirin za a ji martanin 'yan Najeriya kan bukatar Gwamna Zulum na jihar Borno na gwamnatin kasar da nemi dakarun Chadi don taya su yaki da 'yan Boko Haram. A Nijar Hama Amadou ya je Maradi inda ya yada manufofinsa na kamfe. A Malawi matakan hana auren wuri aka fara ta hanyar gargajiya.