1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shekaru 70 bayan harin nukiliyar Hiroshima

Usman ShehuAugust 6, 2015

A Wannan Alhamis din ce (06.08.2015) ake bikin tunawa da jefa makamin nukiliya a Japan shekaru kimanin saba'in da suka gabata. An dai kai wannan hari ne a birnin Hiroshima.

https://p.dw.com/p/1GB84