1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Share fagen kamfe a Chadi

Gazali Mahman Abdou/YBMarch 10, 2016

Bayan shekaru 26 a kan mulki shugaba Idriss Deby zai fafata da 'yan takara 13 a watan Afrilu. Zaben da 'yan adawa musamman bangaren matasa ke cewa suna bukatar sauyi.

https://p.dw.com/p/1IARj