1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na DW na 04-09-16

Abdullahi Tanko Bala/AHSeptember 4, 2016

Sakamakon farko na zaben 'yan majalisar dokoki a jihar Mecklenburg-Vorpommern ta Jamus na nuna cewar jam'iyyar CDU ta shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta sha kaye a hannun jam'iyyar da ke kyamar da baki wato AfD.

https://p.dw.com/p/1JvfD