1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na DW na 02-07-17

Abdourahamane Hassane
July 2, 2017

Dubban jama'a a birnin Hamburg da ke a arewacin Jamus sun gudanar da wani gangami don nuna adawa da taron kasashe guda 20 masu karfin tattalin arzikin masana'antu watau G20 da za a yi a wannan makon.

https://p.dw.com/p/2fnQQ