1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na DW (20.11.2016)

November 20, 2016

A cikin shirin za a ji Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta fito ta bayyana aniya ta tsayawa takarar shugabancin gwamnatin Jamus a karo na hudu karkashin CDU. Akwai shirin Ra'ayin Malamai da ya duba kalubalen 'yan ci rani a Turai.

https://p.dw.com/p/2SyxB