1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na 03.01.2017

Abdullahi Tanko Bala
January 3, 2018

A cikin shirin za a jin kasar Isra'ila ta gargadi dubban bakin haure 'yan Afirka da su gaggauta ficewa daga kasar cikin kwanaki 90, ko su fuskanci dauri a gidan yari, batun da hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya da kungiyoyin kare hakkin bil adama suka ce yayi hannun riga da dokar kasa da kasa.

https://p.dw.com/p/2qJAq