1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin yamma na 01.03.2018

March 1, 2018

A cikin shirin za a ji cewa a jamhuriyar Nijar wani sabon cece-kuce ya taso tsakanin shugabannin jam'iyar Lumana Afrka ta Hama Amadou madugun 'yan adawar kasar bayan da kotu ta sanar da jinkirka sakamakon shari'ar zargin da ake masa ta cinikin jarirai

https://p.dw.com/p/2tYNN