1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin safe na DW na 24-03-18

Abdourahamane Hassane
March 24, 2018

Wakilai na kasashen Koriya ta Arewa da ta Kudu za su gana a makon gobe domin share fage ga wata tattaunawa da za a yi a cikin watan Afrilu tsakanin jagoran Koriya ta Arewa Kim Jong Un da kuma na ta Kudu Moon Jae In.

https://p.dw.com/p/2utwL