1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin safe na 04.09.2017

September 4, 2017

A cikin shirin za a ji tsokacin manazarta kan muhawarar da ta gudana a tsakanin yan takarar neman shugabancin gwamnatin Jamus. Muna tafe da halin da ake ciki a kasar Kenya bayan da kotun kolin kasar ta bukaci a sake gudanar da babban zaben kasar. A jihar Adamawan Najeriya barazanar satar yara na neman zama ruwan dare.

https://p.dw.com/p/2jIZK