1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin safe na 03.04.2018

Abdullahi Tanko Bala
April 3, 2018

A cikin shirin za ji yarima mai jiran gadon Saudiyya Mohammed bin Salman yace Isra'ila na da cikakken hakki akan kasarta. A kasar Ghana masana kidayar al'umma sun yi hasashen cewa kasar na iya fuskantar matsalolin tattalin arziki matukar mahukunta ba su dauki matakin takaita yawan haihuwa ba.

https://p.dw.com/p/2vOC3