1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW na ran 25 ga watan Mayu 2015

Salissou BoukariMay 25, 2015

Hukumomi a Nijar na ci gaba da kame-kame 'yan kungiyoyin fararan hulla. Bayan Moussa Tchagari, a halin yanzu Nuhu Arzika ne ke tsare a hannun 'yan sanda na farin kaya.

https://p.dw.com/p/1FWD0