1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW na 22-12-17

Abdourahamane Hassane
December 22, 2017

Asusun yara kanana na MDD UNICEF ya ce kishi daya bisa hudu na yara kanana 'yan kasa da shekaru biyar 'yan kabilar Rohingya na Bama wadanda suka yi hijira zuwa Bangladesh na fama da matsalar karancin abinci.

https://p.dw.com/p/2pqRB