1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na DW na 17-06-16

Abdourahamane HassaneJune 17, 2016

Majalisar zartaswar Jamus ta dage zaman tattaunawa kan batun al'ummar kasashen yankin Gabashin Afirka, da ke zuwa Turai musamman ma Jamus domin neman mafaka.

https://p.dw.com/p/1J8uG