1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na 20.11.2017

Abdullahi Tanko Bala
November 20, 2017

A cikin shirin bayan labarun duniya za a ji shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta bayyana cewa za ta yi kokarin ganin komai ya daidaita bayan da jam'iyyar masu kare manufofin kasuwanci ta Free Democratic Party, FDP ta balle daga shirin kawancen kafa gwamnati.

https://p.dw.com/p/2nxQk