1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin rana na 19.04.2017

April 19, 2017

A cikin shirin za'a ji al'ummomi a wasu yankunan kudancin jihar Bornon Najeriya sun ce sun fara dawowa daga rakiyar gwamnati da jami'an tsaron kasar da ke cewa an samu nasarar yaki da ake yi da Boko Haram saboda yadda aka kai hari wani sansanin Sojojin da ke garin Damboa,

https://p.dw.com/p/2bX6C