A cikin shirin za'a cewa Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci mahukuntan Myanmar su gaggauta daukar matakan kawo karshen kisan da ake yi wa musulmi yan kabilar Rohingya marasa rinjaye. A Faransa kuma an fara taron gidauniyar tallafawa kasar Chadi domin ceto ta daga tabarbarewar tattalin arziki.