1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Saurari shirin DW na yamma na 26-02-2016

Gazali Abdou TasawaFebruary 26, 2016

A cikin shirin za ku ji cewa a jamhuriyar Nijar za a je zagaye na biyu na zaben shugaban kasa tsakanin Mahamadou Issoufou shugaban kasa mai ci da kuma Hama Amadou dan takarar jam'iyyar Lumana Afirka da yanzu haka ke tsare a gidan kaso.

https://p.dw.com/p/1I3Cs